sababun makaloli
- fikihu » KARIJUL FIKHU 27 RABIU AWWAL 1441 H CIKIN TA'ARIFIN IJTIHADI A ISDILAHIN FIKHU TSAKANIN SUNNA DA SHI'A
- fikihu » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- muhadara » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- muhadara » Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- hadisi » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- fikihu » Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- muhadara » Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- muhadara » kada ku kauracewa wannan kur'ani
- hadisi » Addu’a mabudin ibada
- muhadara » Mace da tawayarta
- muhadara » Nasiha ga masu shirin yin aure
- muhadara » Adalci hadafin daukacin addinai
makaloli
- muhadara » Kudin ruwa na ruwa ne
- muhadara » muslunci a takaice
- fikihu » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- fikihu » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- muhadara » Mace da tawayarta
- fikihu » shin riwayoyin da suke cewa salmanu Farisi da Abu zar lokacin dawowar imam zaman (as) suna daga cikin matamaimakansa riwayoyi ne ingantattu
- fikihu » Ina jin rauni lokutan sallah da addu’a kai kace akwai wani hijabi da shinge da suka katange zuciyata daga riskar debe haso da jin dadi daga garesu
- muhadara » kada ku kauracewa wannan kur'ani
- fikihu » siffofin jagora
- hadisi » Malamai sune magada Annabawa
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- hadisi » Addu’a mabudin ibada
- fikihu » Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu
- fikihu » Tambaya a takaice: kasantuwar ya zo cikin hadisi cewa hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin manzon Allah (s.a.w) tayi shaukin ganin Salmanul farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadis
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
Mukalolin da akaranta dayawa.
- fikihu » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
- muhadara » Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- hadisi » Malamai sune magada Annabawa
- fikihu » Ku tashi tsaye domin Allah
- muhadara » KISSAR SOYAYYA
- fikihu » Muna ta’aziyya ga daukacin al’ummar musulmi bisa munasabar tunawa da wafatin sayyada Fatima `yar imam Musa Alkazim (as) wacce akewa alkunya da (ma’asuma) amincin Allah ya kara tabbata gare ta.
- fikihu » Hukunce-hukuncen muslunci
- muhadara » tsari daga sharrin Iblis
- muhadara » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- muhadara » Mace da tawayarta
- muhadara » Ayoyin samun nutsuwa
- fikihu » Sakon ziyarar arba’in cikin iraki-tattaunawa tare da samahatus sayyid Sami badari.
- fikihu » Tambaya a takaice: kasantuwar ya zo cikin hadisi cewa hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin manzon Allah (s.a.w) tayi shaukin ganin Salmanul farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadis
Addu’a mabudin ibada tare da Alkalamin Sayyid Adil-Alawi
Daga cikin addu’o’in da na jarraba su da kaina cikin neman farin ciki kuma hakika na lazimce su tun lokaci mai tsawo kuma nag a alheri da farin ciki cikin rayuwata shi ne addu’ao’in da suka zo cikin littafin (Mafatihul Jinan) cikin zirin addu’ar bayan idan sallar asubahi, ya zo daga shugabana Sadik (as) fadinsa: mene ne ya hanaku karanta wannan addu’ar sau uku safe da yamma
(اللهم مقلب القلوب والأبصار ثبت قلبي على دينك، ولا تزغ قلبي بعد إذ هديتني، وهب لي من لدنك رحمة إنك انت الوهاب، وأجرني من النار برحمتك، اللهم امدد لي في عمري، وأوسع عليّ في رزقي، وانشر علي رحمتك وإن كنت عندك في أم الكتاب شقياً فاجعلني سعيداً، فإنك تمحو ما تشاء وتثبت وعندك أم الكتاب)
Ya Allah ya mai jujjuya zukata da idanu ina rokon Allah ka tabbatar da zuciyata a kan addininka, kada ka karkatar da zuciyata bayan ka riga ka shiryar dani, ka bani rahama daga gareka lallai kai mai yawan kyauta ne, ka tseratar dani daga wuta da rahamarka, ya Allah ka tsawaita rayuwata, ka yalwata arzikina, ka yada rahamarka a kaina, idan wurinka na kasance cikin uwar littafi shakiyi to ka mai da ni mai arziki, lallai kai kana shafe abin da ka so ka tabbatar da abin da ka so gareka asalin littafi yake.
Ina hadaku da Allah ina hadaku da Allah kan riko da wannan addu’a da na samata suna da makullin farin ciki domin bude kofofin rana da dare, me yafi kyawu daga abinda yake boye bayan kowacce kalma daga kalmomin cikin addu’ar daga ma’anoni da mafhumai da ilimummuka, fadinka (allahumma) ma’ana ya Allah, lallai kai ka shiga hallarar ubangijin talikai kana mai munajati da shi kan akiransa kana siffanta shi da cewa shine mai jujjuya zukata da idanu mai sassauya karfi da halaye mai tafiyar da dare da rana, idan zuciya ta kasance busashshiya to ya ubangiji ka sauyata zuwa ga mafi kyawun hali ka maida ta zuciya mai taushi lafiyayya, idan cikinta akwai gaba to sanya kauna da soyayya cikinta da makamanta haka, idan zuciya ta kasance cikin halin jujjuyawa da sauyi sai nka sameta tana karkace hanya da kangarewa kafafuwa su zame, to Allah ina rokonka ya ubangiji ya abin bauta ta ka tabbatar da zuciyata kan addininka da ka yardar mini da shi wand ashine muslunci
(ورضيت لكم الإسلام ديناً)
Na yardarm muku da muslunci addini.
Lallai cikinsa akwai alherin duniya da lahira, da zan Imani da shi inyi aiki da shi tareda tabbatuwar kafafuwa to kada ka zamar da zuciyata ta ynada ba zata karkata ga hagu ko dam aba ma’ana ga waninka wane da wan, bayan ka rigaya ka shiryar dani madaidaicin tafarki da wilayar sarkin muminai Aliyu bn Abu dalib (as) sannan ya ubangiji lallai kai mai yawan kyauta ne kana kyautar arziki da falala da alheri ga wanda ka so ba tareda lissafi ba, kuma ba tareda cancantuwa ba, domin ita kyauta karamci da girmamawa da tareda cancantuwa ba, kadai dai ina neman hakan daga gareka domin kai mai yawan kyauta, sannan ka kubutar dani daga azabar wutarka da fushinka da rahamarka ta jin kai kebantatta da muminai cikin duniya da lahira.